Labarai

Labarai

An sace masu aikin titin Kaduna-Kano su 4 a Tashar Yari

An sace su ne da daddare, lokacin ana ruwan sama

An bukaci Amurka ta hana Abba izinin shiga kasarta saboda rushe-rushe a Kano

Sun ce haka kawai za a ayi wa Gwamnan don ya shiga taitayinsa

Surukin Sarkin Musulmi ya rasu a Landan

Marigayin ya yi gamo da ajalinsa bayan ’yar takaitacciyar jinya a birnin Landan.

Tinubu zai halarci taron ECOWAS a Guinea-Bissau

Wannan shi ne karo na biyu da shugaban kasar zai halarci taro a kasashen waje tun bayan rantsar da shi.

Tinubu zai biya bashin takardun lamunin ƙasashen waje a watan Yuli

Rahotannin baya-bayan nan na nuni da cewa, basusukan da ake bin Najeriya ya haura Naira Tiriliyan 82.