Labarai

Labarai

Rikicin kabilanci ya barke a Taraba

A watan Mayu na wannan shekarar ce mummunan fada ya barke a tsakanin kabilun biyu.

’Yan sanda sun kashe wanda ake zargi da fashi a Gombe

An kuma ceto wasu shanun sata daga hannun barayi

’Yan bindiga sun harbe Fasto, sun sace masu ibada a cocin Ogun

An kai harin ne lokacin da mutanen ke addu’o’in dare a cocin

Yadda birnin Makkah ya yi cikar kwari da alhazai bayan kammala Aikin Hajji

Alhazai sun kammala Aikin Hajji, sun koma Makkah

IPMAN ta karyata batun kara kudin mai zuwa N700

IPMAN ta ce sam babu kamshin gaskiya a labarin