Labarai

Labarai

Bam ya kashe matafiya 6 a Borno

Babu wani hari da aka fuskanta a yankin cikin shekaru 6 da suka gabata.

Gwamna Bala ya raba wa alhazan Bauchi riyal dari uku-uku

Gwamnan ya yaba wa alhazan dangane da yadda suka kiyaye dokikin kasar Saudiyya.

Mataimakin shugaban Miyetti Allah ya ɓata

Ƙungiyar makiyaya ta Miyetta Allah (MACBAN) ta  ce mataimakin shugabanta na ƙasa, Injiniya Munnir Atiku Lamiɗo ya ɓata. Kakakin MACBAN na ƙasa, Alhaji

Hana shaye-shaye: An kashe matashi a Kano

Rikicin hana shaye-shaye a unguwar Mararraba dake Birnin Kano ya haddasa rasuwar wani matashi, Huzaifa Wada Ibrahim. Matashin dai ya yi baƙin jini ne

Za mu ɗau mataki kan Hudu Ari – INEC

Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta ce za ta ɗau mataki kan dakataccen kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa, Hudu Ari. Kwamishinan yaɗa labarai da wayar da ka