Labarai

Labarai

Sojoji sun ceto mutum 11 da aka sace a hanyar Kaduna-Abuja

Sojoji sun ceto wasu mutum 11 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su tsawon kwana 92 a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Wuta ta kona wani mutum har lahira a Kwara

Fasto Samson Awolola mai shekara 37 ya gamu da ajalinsa ne a ranar Litnin, bayan da ya kunna wuta domin kona ciyayi a wani kangonsa da yake gini.

Juyin mulki: Hafsoshin soji 16 za su fuskanci hukuncin kisa

Wani tsohon Janar ɗin soja ya ce babu makawa a wannan hukunci ga duk sojan da aka samu da wannan laifin yunƙurin juyin mulki, in dai ba shugaban ƙasa

An yi yunƙurin kifar da gwamnatin Tinubu a bara — DHQ

A watan Oktoban 2025 ne rundunar tsaron ta sanar da kame wasu manyan jami’an soji 16 bisa zargin saɓa dokokin aikin soji.

An gudanar da gasar rubutun haruffa ta makarantun sakandare a Zariya

An shirya gasar ne domin tallafa wa manufofin Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, na ƙara zuba jari a harkar ilimi.