Labarai

Labarai

Gwamnan Kano zai mayar da ginin shataletalen da ya rusa

Gwamnnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce zai mayar da ginin shatale-talen ƙofar gidan gwamnati da ya rusa, zuwa Na’ibawa dake gefen garin Kano. Kak

Ba za mu sassauta wa masu yi wa Annabi batanci ba — Gwamnan Sakkwato

Addininmu bai lamunci mu dauki doka a hannu ba don haka mu kasance masu bin koyarwar addinin.

Jami’ar Bayero ta yi wa dalibai karin kudin makaranta

Jami’ar ta Bayero ta bayyana cewa karin zai soma aiki ne a zangon karatu na 2022/2023.

Barawon abinci ya kashe manomi a Zariya

Babu dama a kwabi matasan yankin sai su yi barazanar kashe mutum.

Dalilin da saura kiris Najeriya ta shawo kan matsalar tsaro — Buni

Gwamnatin Buhari ma ta yi kokari wajen bai wa jami’an tsaro ingantattun kayan aiki.