Labarai

Labarai

Maciji ya kashe kwamandan ’yan ta’adda a Borno

Akwai rashin kula tun bayan saran da maciji ya yi wa kwamandan.

JAMB ta kayyade mafi karancin makin samun gurbin karatu a bana

JAMB ta ce babu tilas jami’o’in su yi amfani da mafi karancin makin da ta kayyade.

Harsuna 20 da a za a fassara hudubar Arafa ta bana

Hausa ne kadai harshen da ya samu damar shiga jerin harsuna a duk fadin Najeriya.

Kalubalen da ke gaban sababbin hafsoshin tsaro

Manyan kalubalen da harkar tsaron Najeriya ke fuskanta shi ne rashin tattara sahihan bayanan sirri.

Tinubu zai zarce Landan daga Faransa — Fadar Shugaban Kasa

An yi tsammanin dawowarsa Abuja a yau Asabar, amma wata tafiyar ta taso a cewar Fadar Shugaban Kasa.