Labarai

Labarai

Akwai barazanar harin ta’addanci da Sallah – DSS

Hukumar tsaron farin kaya, DSS ta ce ƴan ta’adda na shirin kai hare-hare a masallatan idi da wuraren shaƙatawa lokacin Sallah Babba. Kakakin DSS, Dr P

Ban damu da binciken bidiyon Dala ba – Ganduje

Tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya ce bai damu da matakin da hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta jihar ta ɗauka na ci

Tinubu bai san da maganar yi masa karin albashi ba – Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Kasa ta ce sam babu kamshin gaskiya a labarin

Matashiya mai yi wa kasa hidima ta mutu a Gombe

Wasu matasa 2 kuma za su maimaita a Jihar

Majalisar Gombe ta amince Gwamna ya nada mashawarta 30, ya kara wa Ciyamomi wa’adi

Ciyamomin za su ci gaba da mulki har watan Disamba mai zuwa