Labarai

Labarai

Sojoji sun lalata masana’antar kera bama-bamai ta ISWAP a Borno

Sojojin sun kuma ce sun kashe ‘yan ta’addan da dama

‘Maniyyatan Kano 156 sun sayi kujerun Aikin Hajji na bogi’

Ana zargin tsohon Shugaban hukumar ne ya sayar da kujerun na bogi

’Yan sanda sun kama ‘yan ci-ranin Nijar da Mali 12 a Kano

‘Yan ci-ranin an kamo su ne daga kasar Saudiyya

Chukkol ya maye gurbin Bawa a matsayin Shugaban EFCC na rikon kwarya

Ana san ran Chukkol zai zama mukaddashin hukumar bayan dakatar da Bawa.

Cire Tallafi: Majalisar Wakilai ta bukaci Tinubu ya fito da hanyoyin rage radadi

Majalisar ta bukaci daidaita al’amura don saukakawa talakawa yanayin da ake ciki.