Labarai

Labarai

Majalisar Kano ta amince wa Abba ya nada masu ba shi shawara 20

Majalisar ta amince da bukatar gwamnan bayan karanta wasikarsa a ranar Laraba.

Sojoji sun ceto manoma 10 da aka sace a Zamfara

‘Yan bundigar sun tsere sun bar mutanen da suka sace.

Tsawa ta kashe alkalin wasa ana tsaka da kwallon kafa a Neja

Dan wasan ya gamu da ajalinsa a tsakiyar wasan

Dokar bayar da bashin karatu za ta kori ’ya’yan talakawa da yawa daga makarantu – ASUU

ASUU ta ce dole a yi taka-tsantsan da sabuwar dokar

Ganduje na son kotu ta hana EFCC bincikensa kan bidiyon Dala

Ganduje dai ya sha karyata bidiyon tun a baya