Labarai

Labarai

Gbajabiamila ya yi murabus daga Majalisar Wakilai

A baya-bayan nan shugaba Tinubu ya nada Gbajabiamila shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin tarayya.

Tinubu ya bayar da umarnin binciken hatsarin jirgin ruwan Kwara

Shugaba Tinubu ya bayyana kaduwarsa kan hatsarin da ya ci rayuka sama da 100.

Ta watsa wa budurwar mijinta ruwan zafi a fuska

Matar auren ta hada baki da kanwarta suka lada wa matashiyar duka tare da antaya mata ruwan zafi

Gwamnan Kogi ya kori Kwamishina da wasu 2 daga aiki

An sanar da sallamarsu daga aiki cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran gwamnan ta fitar.

Mutum 10 sun shiga hannu kan zargin aikata laifuka a Bauchi

Rundunar ta ce za ta gurfanar da su a gaban kotu da zarar ta kammala bincike.