Labarai

Labarai

Yau ake sa rana Abba zai koma APC

A ranar Juma’a Gwamna Abba ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyarsa ta NNPP tare da shugabannin ƙananan hukumomi 44 da ’yan majalisar dokoki

Juyin mulki: Sojoji sun mika wa Tinubu rahoto

Sakamakon binciken ya samu sojojin da laifin yunƙurin aikata juyin mulki, kamar yadda aka tuhume su

Barau ya ziyarci sansanin sojoji, ya nemi su kawo ƙarshen ’yan bindiga a Kano

Sanatan ya buƙaci dakarun su kawo ƙarshen maharan da suka addabi yankin.

Jami’an tsaro sun kashe ’yan bindiga 3, sun ceto mutum 3 a Gombe

Jami’an sun yi artabu da maharan tare da ceto wasu mutum uku da aka sace.

Gobara ta yi ta’adi a Kasuwar Kumo da ke Gombe

Barnar da gobarar ta yi muni matuƙa, domin shagunan da wutar ta shafa sun ƙone ƙurmus, ba tare da an samu damar ceto wani abu ba.