Labarai

Labarai

Na yi abin da ya dace kan cire tallafin man fetur — Tinubu

Bai kamata Najeriya ta ke azurta wasu mutane kalilan da kudin tallafin man fetur ba.

An kama matashin da ya yi wa ’yar shekara 5 fyade a Gombe

Rundunar ta ce za ta mika shi kotu da zarar ta kammala bincike.

An kwashe sama da tirela 400 ta shara cikin kwana 3 a Kano

Gwamnan Jihar ya jadadda aniyar tsaftace jihar daga kazanta.

’Yan Sanda sun cafke barawon shanu a Gombe

’Yan sanda a Jihar Gombe sun kama wani matashi daga garin Bandila da ke Karamar Hukumar Gulani ta Jihar Yobe ya saci shanu 21

Jami’ar Azman da wasu 36 sun samu lasisin fara aiki

Hukumar NUC tana damka wa Jami’ar Azman da Jiami’ar El-Amin da ke Minna a Jihar Neja da sauran 35 lasisinsu ne a Abuja