Labarai

Labarai

Gwamnan Sakkwato ya kafa kwamitin binciken gwanjon kayan gwamnati da Tambuwal ya yi

Gwamnan ya dora wa kwamitin alhakin duba dukkan gwanjon kayan gwamnati da tsohuwar gwamnatin ta yi ba bisa ka’ida ba, domin gadara da kusanci.

Jirgin kasa ya kashe sojan Najeriya

Jirgin kasa ya kashe soja a daidai wurin da jirgin kasa ya kashe mutum 6, ya jikkata wasu 80 a cikin motar ma’aikata a Legas

Buhari ya kashe wa matattun matatu fiye da kudin gina Matatar Dangote —Gwamnan Nasarawa

Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce, rashin aikin matatun man gwamnati ne ya sa ta fara biyan tallafin mai

Kaduna: Abu 5 da Gwamna Uba Sani ya yi a kwana 10

Ga wasu muhimman abubuwa da ya yi:

Gwamnati ta ayyana Litinin a matsayin ranar hutu

Za a yi hutun ne albarkacin ranar Dimokuradiyya ta bana