Labarai

Labarai

Tinubu ya umarci a fara shirin rage radadin cire tallafin mai

Tinubu ya umarci Majalisar Tattalin Arziki na Kasa ta tsara hanyoyin da gwamnati za ta bi don wa ’yan Najeriya radadin cire tallafin fetur

Abubuwa 10 a Kwana 10 na farkon mulkin Tinubu

Muhimman abubuwa da sauka dauki hankali a kwanaki 10 na farkon mulkin Shugaban Kasar Najeriya na 16

Gwamnan Gombe ya bukaci maniyyatan Jihar su yi mata addu’a a Saudiyya

Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya na Jihar Gombe, ya yi kira ga maniyyatan Jihar da cewa su zama jakadu na gari su kuma sanya Jihar da Najeriya cikin addu

Kotu ta daure DJn da ya hana Islamiyya sakat da kida a Kano

Kotu ta daure DJn da ya hana Islamiyya sakat da kida

Gwamnan Binuwai ya kori dukkan ma’aikatan da Ortom ya dauka yana dab da sauka

Ya kuma kori dukkan Manyan Sakatarorin da Ortom ya nada