Labarai

Labarai

’Yan Boko Haram sun kashe Fasto da mafarauta biyu a Borno

Mayaƙan Boko Haram sun kashe wani fasto tare da mafarauta biyu da wasu ’yan gari a ƙauyen Tarfa da ke Ƙaramar Hukumar Biu a jihar Borno.

Zulum ya ƙara wa CJTF da ’yan banga albashi da kashi 80 cikin ɗari

Zulum ya bayyana cewa sabon ƙarin zai fara aiki daga watan Janairu 2026, kuma zai ƙara wa ’yan sa-kai ƙwarin gwiwa, ya inganta ayyukansu, tare da ƙarf

An kama masu garkuwa da mutane a cikin kasuwa a Kebbi

An kama mutanen da ake zargin ne a Kasuwar Bagudo inda aka ƙwace makamai a hannunsu

Magidanta 96 sun yi watsi da ’ya’yansu babu kulawa a 2025 a Gombe — NHRC

Hukumar ta ja hankalin iyaye kan muhimmancin kula da yara.

An kama ɗan fashi da ake zargi da ƙwato daloli na bogi

Binciken farko ya nuna cewa, yana kan hanyarsa ne domin kai harsasan ga shugabansa da ke ɓoye a cikin daji a yankin Mansur na Alkaleri.