Labarai

Labarai

An kashe mutum 2 a rikicin sojoji da matasa a Jos

Lamarin ya faru ne lokacin da matasan ke kokarin zuwa jana’iza

Daula Hotel: Kamfanin da ke gini na neman diyyar N10bn daga Gwamnatin Kano

Kamfanin Lamash Properties ya karyata cewa sayar masa da otel din Daula gwamnatin Ganduje ta yi

Saudiyya za ta rage hako danyen mai da ganga 500,000

Kasar Saudiyya ta dauki matakin rage ganga dubu 500 daga yawan danyen mai da take fitarwa daga watan Yuli har zuwa Disamban 2024.

Muna bukatar karin kashi 200 na albashi —Likitoci

Likitocin na son Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta warware matsalolinsu.

Hajji: Sarkin Zazzau ya gargadi maniyyata kan zuwa da goro Saudiyya

Sarkin Zazzau ya gargadi maniyyata kan daukar kayan laifi ko na bakin ido domin kada su fada a tarkon dillalan miyagun kwayoyi.