Labarai

Labarai

Yadda ’yan bindiga suka kashe mutum 62 a Zamfara da Sakkwato

’Yan bindiga sun kara kawo hari a yayin da ake shirin yin jana’izar mutanen da suka kashe

NDLEA ta kama mutum 26 kan zargin safarar kwayoyi a Gombe

An kuma kama dilolin da wasu kwayoyi masu yawa

’Yan ta’addan ISWAP 73 da iyalansu sun mika wuya ga sojoji a Borno

Sun mika wuyan ne bayan wani harin sojoji a Sambisa

Masu shan sigari 30,000 ne suka mutu bara a Najeriya – WHO

Wani rahoto da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta fitar ya nuna Najeriya na fuskantar mummunar illar cututtuka masu nasaba da hayaki, inda aka yi asara

Dan takarar Gwamnan APC a Kogi ya dauki malamin Firamare a matsayin Mataimaki

Wanda aka zaba din kuma shi ne Shugaban NUT a Jihar