Labarai

Labarai

Ma’aikatan Lantarki za su shiga yajin aiki saboda cire tallafin man fetur

Ma’aikatan Lantarki za su bi sahun kungiyar ’yan jarida da ta kwadago.

’Yan bindiga sun sace ’yan mata fiye da 30 a Zamfara

Sun kashe mutum sama da 20 a kauyen Sakkida.

Tsohon Sakataren Gwamnatin Borno Jidda Shuwa ya rasu

Alhaji Jidda Shuwa ya rasu bayan shafe shekaru 65 a doron kasa.

Bala Mohammed ya zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Bala Mohammed ya maye gurbin Gwamnan Oyo, Seyi Makinde

’Yan jarida za su shiga yajin aiki saboda tsadar man fetur

NUJ ta ce ba gudu ba ja da baya matukar NNPCL bai janye karin farashin man fetur da ya yi ba.