Labarai

Labarai

Mahaifin da ya yi lalata da ’yarsa mai shekaru 10 a Bauchi ya shiga hannu

An kai yarinyar jinya cibiyar horar da masu yoyon fitsari.

APC ta yi mulkin kama-karya na shekara 8 a Kaduna — Shehu Sani

Kar Tinubu ya saki jiki da El-Rufai domin ba shi da maraba da dan maciji.

An ceto direbobin da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

Sojoji sun raraka mayakan wadanda suke tsere suka bar ladansu.

Tinubu ya ba da umarnin bai wa ’yan Najeriya tallafi

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage wa ’yan Najeriya domin rage musu radadin cire tallafin mai da Gwamnatin T

Sarkin Musulmi ya bukaci Qausain TV ya kara himma

Sarkin Musulmi ya shawarci Kamfanin Talabijin na Qausain TV ya rubanya kokarinsa wajen wayar da al’umma