Labarai

Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci Qausain TV ya kara himma

Sarkin Musulmi ya shawarci Kamfanin Talabijin na Qausain TV ya rubanya kokarinsa wajen wayar da al’umma

Yadda aka sayar wa maniyyatan Kano kujerun Hajji na bogi

Sabon Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun da babu su

Abba Gida-Gida ya gargadi gidajen mai a kan kara farashi

Gwamnan ya ce har yanzu gidajen man suna da man da suka sayo a tsohon farashi, a don haka ya ce kamata ya yi su sayar da shi a tsohon farashi.

Karya darajar Naira: Ba za mu janye labarinmu ba —Daily Trust ga CBN

Kafar Daily Trust ta yi watsi da da’awar bankin CBN da ke karyata rahoton kafar kan yadda bankin ya karya darajar Naira zuwa 631 a kan Dala daya

Za a biya ’yan majalisa masu barin gado biliyan 30 a matsayin ‘kudin sallama’

Kudaden dai za a raba wa Sanatoci da ‘yan Majalisar Wakilai