Labarai

Labarai

Tsohon Kakakin Buhari, Femi Adesina, ya samu sabon mukami

Dama ko kafin Buhari ya ba shi mukami a 2015, a can yake aiki

NLC da gwamnati za su sa labule kan cire tallafin mai

Shugaba NLC ya ce bai kamata a cire tallafin ba tare da ana samar da man ba, daga karshe a bar  dillalan mai suna tatsar jama’ar Najeriya

Karancin Ruwa A Kano: Abba Gida-Gida ya ayyana dokar ta baci

Abba ya koka kan yanayin da ya samu matatar ruwa ta Challawa da ke Kano.

Mambobinmu har yanzu na sayar da fetur kan N196 –IPMAN

Tuni ‘yan Najeriya suka fara kokawa kan yadda gudajen mai suka tsauwala.

Tinubu bai cire tallafin mai ba —Keyamo

Keyamo ya ce kasafin kudin 2023 da Tinubu ya gada daga Gwamnatin Buhari bai yi tanadin biyan kudin tallafin man fetur ba.