Labarai

Labarai

Katsinawa sun roki ’yan Najeriya su yafe wa Buhari

Buhari da kansa ya roki ’yan Najeriya su yafe masa kan wahalhalun da suka sha a zamanin mulkinsa

Tinubu da Shettima sun kama aiki a Aso Rock

Sabbin shugabannin sun shiga ofis don fara aiki tun a ranar Talata.

Muna bin gwamnati bashin tiriliyan 2.8 na tallafin man fetur – NNPC

Kamfanin ya kuma ce ya yi na’am da janye tallafin

Gwamnan Sakkwato ya soke duk mukaman da Tambuwal ya bayar tun daga watan Maris

Gwamnan ya kuma sanar da sauke sarakunan da tsohon Gwamnan ya nada

Kotu ta ba da umarnin mayar wa Muhuyi Rimin Gado kujerarsa

Wata Kotu a Kano ta bai wa gwamnatin da Majalisar Dokokin Jihar umarnin mayar wa Muhuyi Magaji Rimin Gado kujerarsa ta shugaban Hukumar Yaki da Cin Ha