Yadda aka shirya wa Buhari kasaitaccen bikin Hawan Daba a Daura
Ana bikin ne saboda taya shi murnar kammala mulkin shekara takwas lafiya
Labarai
Ana bikin ne saboda taya shi murnar kammala mulkin shekara takwas lafiya
Ana sa ran wadanda aka nada za su tabbatar da ganin an samu nasarar gudanar da aikin Hajjin 2023.
Gwamnan ya ce za a dauki malaman ne da nufin rage cunkoson dalibai a makarantun jihar.
Sabon Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya sallami duk masu rike da mukaman siyasa a fadin jihar.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na Gombe ya yi kira ga ’yan adawa da su zo a hada kai wajen gina jihar a samar mata ci gaba mai dorewa.