Labarai

Labarai

Ana bin Filato bashin N200bn —Gwamna Mutfwang

Sabon gwamnan ya ce komai ya lalace a jihar kuma akwai bukatar kao daukin gaggauwa.

An kashe ’yan ta’addan ISWAP 3 a Borno

An kashe ’yan ta’addar ne a yayin da sojoji ke gudanar da hare-hare a Gabar Tafkin Chadi.

Gwamnan Kano ya yi nadin mukamai a ranar farko

Sanarwar ta ce an zabi mutanen ne bisa la’akari da gogewarsu da kuma sadaukar da kai.

NAJERIYA A YAU: Shin Da Gaske Tinubu Ya Cire Tallafin Man Fetur?

Wane mataki masu hada-hadar man fetur za su dauka kuma yaya ’yan Najeriya suke kallon wannan batu?

Zan karbo duk kadarorin gwamnati da Ganduje ya sayar ba bisa ka’ida ba – Abba

Ya bayyana hakan ne bayan an rantsar da shi a Kano