Labarai

Labarai

Mamallakin gidan talabijin na AIT, Raymond Dokpesi, ya mutu

Mamallakin gidan talabijin din nan mai zaman kansa na AIT, Cif Raymond Dokpesi, ya mutu.

Ba zan yi mulkin kama-karya ba – Tinubu

Ya ce zai yi shugabanci daidai da bukatun ‘yan Najeriya

Matasa sun jefi jami’an tsaro bayan rantsar da sabon Gwamnan Kano

Matasa n dai sun yi yunkurin shiga gidan gwamnati ne amma aka hana su

Dimbin bashin da Ganduje ya bar wa Kano abin takaici ne —Abba Gida-Gida

Ya kuma yi addu’ar Allah Ya yi wa Ganduje sakayya da gwargwadon abin da ya shuka.

Fada ya kaure tsakanin jami’an tsaro a wurin rantsar da Gwamnan Kano

Dan sandan ya gaura wa jami’in immigration din mari a fuska, lamarin da ta janyo suka kaure da kokawa.