Labarai

Labarai

Mutanen Daura sun shirya wa Buhari gagarumar tarba ranar da zai bar mulki

Za a gudanar da hawa na musamman da wasannin kokawa da shadi saboda murnar tarbar shi

’Yan bindiga sun kashe mutum 9, sun raunata wasu a Kaduna

Har yanzu rundunar ‘yan sandan jihar ba ta uffan kan faruwar harin ba.

Hajji: Za mu cika alkawuran da muka yi wa alhazai –NAHCON

Ya ba da tabbacin gudanar da sahihin aiki.

Matasan Kano sun kone A Daidaita Sahu kan zargin kwacen waya

Wasu fusatattun matasa a unguwar Kabuga da ke Kano sun kone wani babur mai kafa uku, bisa zargin na masu kwacen waya ne.

Ba zan daina rusau da korar ma’aikata ba, har sai na bar mulki —El-Rufai

Kalaman El-Rufai na zuwa ne washegarin da ya kwace kadarorin tsohon gwamnan jihar, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi.