Labarai

Labarai

Mutane da dama sun kone a hatsarin tankar mai a hanyar Abuja

Ana fargabar mutane da dama sun kone kurmus sakamakon gobarar da ta tashi bayan wata babbar mota makare da man fetur ta yi hatsari

An wajabta wa mata Musulmi ’yan sakandare yin shigar Musulunci a Borno

Gwamnatin Borno ta wajabta yin lullubi ga ’yan mata Musulmai da ke makarantunta na sakandare a fadin jihar. 

Kanin gwamnan Nasarawa ya rasu

Bayan rasuwar dansa a watanni da suka gabata, ya rasa dan uwansa da sanyin safiyar Asabar.

Tinubu ya manta da mu don ba mu da gwamnati —Ganduje

Ganduje ya koka kan ganawar da Tinubu ya yi da Kwankwaso a Faransa.

Mataimakin kakakin APC na kasa ya fice daga jam’iyyar

Majiyoyi sun ce tsohon mataimakin kakakin na APC na ganawa da wata jam’iyya don samun tikitin takarar Gwamnan Kogi a zaben watan Nuwamba