Labarai

Labarai

Sojoji sun ceto ma’aikaciyar agaji daga hannun ISWAP bayan shekara 4

Sojojin Najeriya sun ceto wata ma’aikaciyar agaji Grace Taku, bayan ta ta shafe shekara hudu a hannun mayakan kungiyar ISWAP.

Kotun Musulunci ta tsare boka kan sace motar jaruma Fati Muhammad

Kotun Musulunci ta tsare boka bisa zargin sa da sace motar fitacciyar jarumar finafinan Hausa ta Kannywood, Fati Muhammad.

Baffa Hotoro ya nemi afuwar Sheikh Dahiru Bauchi a hannun DSS

Baffa Hotoro ya ce, zai yi duk iya kokarinsa wajen ganin ya taimaka wajen wanzar da zaman lafiya a tsakanin al’umma.

Zargin Kisa: ’Yan sandan Kano sun gabatar da bayanan tuhumar Doguwa

Ana zargin Doguwa da daukar nauyin tada zaune-tsaye a lokacin zaben ranar 26 ga watan Fabrairu.

‘Yar Ganduje ta sake maka tsohon mijinta a kotu

Asiya ta gurfanar da tsohon mijin nata kan zargin cin zarafinta.