Labarai

Labarai

An kashe matashi, an jikkata wasu 12 bayan zaɓen fid-da-gwanin APC a Sabon Gari

Wani wanda ya samu raunukan sara a fuska da Malam Yusuf Abdullahi, mahaifin marigayin, ya ce yana gida ne lokacin da aka sanar da shi cewa an harbi ɗa

Tirela ta halaka ‘yar sanda da wani mutum a Gombe

An gargaɗi direbobi da su riƙa bin dokokin tuƙi da kuma kula da lafiyar motocinsu domin kauce wa irin wannan iftila’i.

Sabon Masallacin Fadar Zazzau ya sake ruftowa ana tsaka da aiki

Shaidun gani da ido sun bayyana wa Aminiya cewa mutane uku sun jikkata bayan ginin ya rufto kansu.

Mutum huɗu sun mutu bayan mota ta faɗa madatsar ruwa a Kano

Binciken farko da aka gudanar ya nuna cewa fashewar taya ce ta haddasa hatsarin.

Saudiyya ta gargaɗi alhazai kan tsananin zafi a Hajjin bana

Gargaɗin na zuwa ne yayin da alhazai daga sassa daban-daban na duniya ke ci gaba da isa Saudiyya domin gudanar da aikin Hajji.