Labarai

Labarai

An cafke tubabben dan Boko Haram kan sata Borno

Kwamishinan ya ce za a mika su kotu da zarar an kammala bincike.

An kama tirela makare da naman jaki na N23m a Kebbi

An kama motocin makare da naman jaki da fatun jaki da ake shirin fitar wa kasashen waje.

An ceto ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka da aka sace

‘Yan sandan sun yi nasarar ceto ma’aikatan biyu da aka sace.

Kotu ta soke takarar zababben gwamnan Abiya

Kotu ta ce kuri’un da aka kada wa Alex Otti sun tashi a banza.

An Haifi Jariri Na Farko Ta Hanyar Hada Maniyi A Asibitin ABU

Likitoci a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Shika, Zariya sun kafa tarihin kyankyashe jariri na farko wanda aka samar ta hanyar de