Labarai

Labarai

Jami’an tsaro na izgili ga mutanen da aka kai wa hari —Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi ya ce a ’yan kwanakin nan, jami’an tsaro sun zama masu yin izgili ga al’ummomin da ‘yan bindiga suka kai wa hari.

APC ta janye korar da aka yi wa Sanata Goje

APC reshen Jihar Gombe ta kori Goje kan zargin yin zagon kasa a zaben 2023

Kwankwaso ne ya fara sayar da kadarorin Gwamnatin Kano —Ganduje

Idan mutum yana ja, ya je gidan rediyo …idan lissafin wadanda suka amfana za a yi, to sai an kwana ba a gama ba

Ana neman $396m don yakar yunwa a Arewa Maso Gabashin Najeriya —MDD

Majalisar ta ce yunwar na yin barazana ga rayuwar mutanen yankin.

Karbo bashin $800m zalunci ne —Sani Brothers ga Buhari

Sani Brohers ya bukaci gwamnati ta sake tunani, domin babu abin da karbo bashin zai yi illa cutar da jama’ar kasar nan