An hada taransifomar lantarki 20 na Kamfanin Siemens a Najeriya —FGN Power
Gwamnatin Tarayya ta ce kashi 80 cikin 100 na kayan aikin samar da wutar lantarki da ta kulla yarjejeniya da kamfanin Siemens sun na hannunta
Labarai
Gwamnatin Tarayya ta ce kashi 80 cikin 100 na kayan aikin samar da wutar lantarki da ta kulla yarjejeniya da kamfanin Siemens sun na hannunta
Direbobin manyan motoci sun tare babbar hanyar Minna zuwa Bida da ke Jihar Neja kan zargin ‘yan sanda da cin zalinsu
Adamu Adamu ya ce duk ’yan Arewa na tutiya da addinin Musulunci wanda ke karfafa neman ilimi, amma su ke yi wa harkar neman ilimi zagon kasa.
Lambar loda katin waya ta bai-daya ita ce *311*lambar katin sannan#
Wani dan ta’adda ya mutu sakamakon tashin rigar kunar bakin wake da yake sanye da ita da nufin kai wa jami’an tsaro hari a Jihar Kaduna.