Labarai

Labarai

Kotun Kano ta tisa keyar matashin da ya kashe mahaifiyarsa zuwa kurkuku

Kotun Majistare ta Jihar Kano ta bayar da umarnin tsare wani matashi mai kimanin shekaru 22 bisa zargin sa da laifin kisan mahaifiyarsa ’yar kimanin s

Sojoji Sun Ceto Dalibar Makarantar Chibok Da ’Ya’yanta 3

Sojoji sun ceto wata Dalibar Makarantar Chibok da ’ya’ya mata uku daga hannun kungiyar Boko Haram.

Bam Ya Kashe Sojoji 3, Ya Raunata 10 a harin ISWAP

Wata mota makare da bama-bamai da ‘yan ta’addar kungiyar ISWAP suka tayar ta kashe sojoji uku a jihar Borno.

Mutum 16 sun mutu a rikicin kabilanci a Taraba —’Yan sanda

Kakakin ’yan sandan jihar ya shaida wa Aminiya a ranar Talata cewa kurar ta lafa, momai ya koma yadda aka saba, duk da rayuka 16 da rikicin ya lakume.

Ruwa Da Iska Ya Kashe Mace 1 da jikkata Wasu 16 A Gombe

Mutum 16 aka kai sashin agajin gaggawa na asibitin Bajoga sakamakon karaya da raunuka da suka samu.