Labarai

Labarai

Da’awa: Kungiyar Izala Ta Raba Wa Malamai Babura Don Shiga Karkara

Wani bawan Allah ne ya saya wa kungiyar baburan domin raba su ga masu aikin da’awa.

Kotu ta tsare masu kwacen waya cikin shigar mata a Kano

Daya daga cikin mutanen ya shiga hannu ne a yayin da yake sanye da hijabi yana kokarin yin kwacen waya.

Muna goyon bayan a rantsar da Tinubu —Tsagin Jam’iyyar LP

An samu baraka a Jam’iyyar LP da ke kalubalantar nasarar Tinubu a gaban kotu

’Yan bindiga sun kashe yaro, sun sako sauran da suka sace a kauyen Zamfara

’Yan bindiga sun harbe daya daga cikin yaran har lahira

An yanke wa wanda ya lalata ’yar makwabcinsa daurin rai-da-rai

Kotu ta yanke wa wani matashi mai shekara 26 hukuncin daurin rai-da-rai bayan samun shi da laifin yi wa ’yar makwabcinsa fyade.