Labarai

Labarai

Basaraken da ya yi barazanar gayyatar IPOB ya gurfana a kotu

Nwagu ya kara da cewa kungiyar za ta koya wa mutanen jihar hankali.

An bude kasuwar da aka rufe saboda kazanta a Abuja

Hukumar Birnin Tarayya ta sake bude Kasuwar Garki wadda ta rufe saboda rashin kula da tsaftar muhalli.

Aisha Buhari da matar Tinubu sun yi ran gadin Fadar Shugaban Kasa

A ranar 29 ga watan Mayu da muke ciki Shugaba Muhammadu Buhari zai mika mulki ga Bola Tinubu mai jiran gado.

Yakin Sudan: Akwai yiwuwar maniyyata su kara biyan wasu kudin 

Sai dai hukumar ba ta bayyana ko matakin na nufin, maniyyata aikin hajji ne za su biya ƙarin kuɗin ba

Mu tashi tsaye domin kawo karshen rikicin Sudan — Aisha Buhari

Akwai rawar da matan shugabannin Afirka za su iya takawa musamman wajen kai agaji Sudan.