Labarai

Labarai

’Yan bingida sun sace mutane 40 a coci a Kaduna

Gwamnatin Kaduna da rundunar ’yan sandan jihar ba su ce komai ba har yanzu dangane da harin.

An sace shugaban karamar hukuma a Taraba

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Karamar Hukumar Takum ta Jihar Taraba, Boyi Manja, bayan sun kashe dan sanda mai ba shi kariya.

Sojoji Sun Kashe Kwamandojin ISWAP 2 A Borno

Soji da Civilian JTF sun kashe kwamandoji da mayakan ISWAP a yankin karamar hukumar Konduga ta Jihar Borno.

An sako ragowar daliban FGC Birnin Yauri

Baya shekara biyu, an gama sako daukacin dalibai 96 da ’yan ta’adda suka yi garkuwa da su daga FGC Birnin Yauri

ISWAP ta kashe manoma 3, ta sace 11 a Borno

ISWAP da Boko Haram na ci gaba da uzzura wa manoma da masunta a Borno.