Labarai

Labarai

Zaben Gwamnan Osun: Kotun Koli za ta yanke hukunci ranar Talata

Koun Koli a sanya Talata 16 ga waan Mayu da muke ciki a matsayin ranar da za a yanke hukunci kan zaben gwamnan Jihar Osun.

An yi garkuwa da mutum 12 a gidan Sarkin Kagarko

’Yan bindiga sun afka gidan Sarkin Kagarko da ke Karamar Hukumar Kagarko ta Jihar Kaduna, Alhaji Sa’adu Abubakar, inda su ka yi awon gaba da ama

Yakin Sudan darasi ne ga Najeriya —NSCIA

Majalisar kolin ta kuma yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta tura rundunar samar da zaman lafiya zuwa Sudan

’Yan sanda sun kubutar da mutum 58 daga hannun masu garkuwa a Abuja

An ci karfin ‘yan bindigar inda suka tsere da raunukan harsasai.

Zaben Adamawa: An ba da belin Kwamishina Hudu

Hudu zai rika zuwa hedikwatar rundunar domin ci gaba da binciken da ake gudarwa.