Yakin Sudan: Karin ’yan Najeriya 130 sun dawo gida
Karin ’yan Najeriya 130 daga cikin wadanda suka makale baan barkewar yaki a kasar Sudan sun sauka a Abuja a yammacin ranar Juma’a.
Labarai
Karin ’yan Najeriya 130 daga cikin wadanda suka makale baan barkewar yaki a kasar Sudan sun sauka a Abuja a yammacin ranar Juma’a.
Babbar kasuwar Alaba da ke yankin Ojo a Jihar Legas ta kama da gobara a ranar Juma’a.
Matashin ya amsa wa ’yan sanda cewa shi ne ya kashe mahaifiyarsa kuma yana yin fataucin miyagun kwayoyi
jirgin da zai dauko su ya riga ya sauka, har an kwashi wasu daga cikinsu filin jirgin domin su fara hawa.
Masu garkuwa da mutane sun kashe wata mai jego, bayan da suka karbi kudin fansarta sau biyu daga hannun iyalansau.