Labarai

Labarai

ISWAP ta sako ma’aikatan agaji 2 da ta sace

Sojojin Najeriya sun ceto biyu daga cikin ma’aikatan jinkai uku da mayakan kungiyar ISWAP suka yi garkuwa da su.

Satar jarrabawa na ruguza al’umma —Shiek Adamu Dokoro

Ya kara da cewa kashe kasa ne zai karu kuma ilimi zai koma baya domin satar jarrabawa ba alkhairi ba ne

’Yan luwadi 5 sun shiga hannu a Nasarawa

Jami’an Sibil Difens sun cafke wasu matasa biyar bisa zargin aikata luwadi a Jihar Nasarawa.

Za a fara daurin rai-da-rai ga masu fasakwaurin ababen fashewa Najeriya

Sabuwar dokar ta tanadi hukuncin daurin rai-da-rai ba tare da zabin biyan tara ba

Gwamnan Edo ya sallami kwamishinoni da hadimansa 200

Gwamna Godwin Obaseki na Jihar Edo ya rushe majalisar kwamishinoni sannan ya sallami daukacikin hadimansa guda 200 har da kwamishinoni.