ISWAP ta sako ma’aikatan agaji 2 da ta sace
Sojojin Najeriya sun ceto biyu daga cikin ma’aikatan jinkai uku da mayakan kungiyar ISWAP suka yi garkuwa da su.
Labarai
Sojojin Najeriya sun ceto biyu daga cikin ma’aikatan jinkai uku da mayakan kungiyar ISWAP suka yi garkuwa da su.
Ya kara da cewa kashe kasa ne zai karu kuma ilimi zai koma baya domin satar jarrabawa ba alkhairi ba ne
Jami’an Sibil Difens sun cafke wasu matasa biyar bisa zargin aikata luwadi a Jihar Nasarawa.
Sabuwar dokar ta tanadi hukuncin daurin rai-da-rai ba tare da zabin biyan tara ba
Gwamna Godwin Obaseki na Jihar Edo ya rushe majalisar kwamishinoni sannan ya sallami daukacikin hadimansa guda 200 har da kwamishinoni.