Labarai

Labarai

EFCC ta karbe gidaje 324 a Kano

Ana zargi an gina gidajen ne da kudin Hukumar Kula da ’Yan Fansho.

’Yan Najeriya 350 da suka makale a Sudan sun hau jirgi zuwa gida

’Yan Najeriya kimanin 350 sun isa filin jirgi da ke Aswan a kasar Masar da misalin karfe 9.30 na safe.

Buhari zai je London bikin nadin Sarkin Ingila

A yau Shugaba Muhammadu Buhari zai yi bulaguro domin halartar bikin nadin Sarki Charles III da matarsa Camilla.

NAHCON ta bayyana kamfanin jirgin da zai yi jigilar alhazan Kano

Rikicin Sudan zai kawo wa jigilar alhazai a bana cikas.

Mahara sun kashe mutum 2, sun sace 4 a Zariya

Wadanda suka kai harin sun kai akalla mutum hamsin.