Labarai

Labarai

Samar da ayyukan yi ba hakkin gwamnati ba ne —Fadar Shugaban Kasa

Kamfanoni masu zaman kansu ne za su samar da ayyukan yi.

An yi gakuwa da ’yar Sauraniyar Kudancin Kaduna

Mahara a kan motoci da babura ne suka shiga yankin suna harbi babu kakkautawa, kafin su yi awon gaba da matar

Wanda ya yi wa ’yar shekara 5 fyade a masallaci ya shiga hannu

Jama’ar gari sun cafke dillalin muggan kwayoyi bayan da ya yi wa yarinyar fyade ta gaba da baya a cikin masallaci

Cutar Zazzabin Lassa ta kashe mutum 156 a wata 4 a Najeriya —NCDC

An samu bullar cutar zazzabin Lassa a kananan hukumomi 103 a jihohi 26 Najeriya

Yau NAFDAC za ta fara bincikar Indomie kan ‘hadarin cutar kansa’

NAFDAC za ta fara bincike na ba-zata a kan Indomie bisa zargin taliyar na dauke da sinadarin da ke kawo cutar kansa