Labarai

Labarai

Wutar Lantarki: Katse layin KEDCO a Kano somin-tabi ne —TCN

Sassan Kano sun yi kwanaki cikin duhu bayan da TCN ya katse layin wutar KEDCO da suke kai

Yakin Sudan: Najeriya ta tura jirgin soji don kwaso ’yan kasarta

Jirgin Rundunar Sojin Sama ta Najeriya da aka tura zai tafi kayan abinci domin ’yan Najeriyan da zai kwaso

Iyayen daliban Najeriya na tunanin mayar da su Port Sudan bayan Masar ta rufe iyakarta

Kwana uku da isar daliban kan iyaka, amma gwamnatin Masar ta hana su shiga cikin kasarta.

Gwamnatin Tinubu ce za gudanar ad kidaya —Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari ya amince a dage lokacin gudanar da Kidayar Jama’a da Gidaje da aka shirya farawa ranar 3 ga watan Mayu mai kamawa.

Za a ci gaba da kwaso ’yan Najeriya daga Sudan bayan tsaikon kwana 2

An yi alkawarin yau Asabar Za a bar wadanda suka makale a iyakar Sudan da Masar su wuce zuwa birnin Alkahira