Labarai

Labarai

Dalibai 60,000 sun gamu da cikas —JAMB

Wannan ce jarrabawa mafi inganci da muka taba yi a tsawon shekaru.

Gobarar tankar mai ta kashe da dama a Jos

Lamarin ya ta’azzara saboda rashin isar motocin ’yan kwana-kwana da wuri.

An kori hafsoshin ’yan sanda 3 daga aiki, an rage wa 5 matsayi

Hukumar Aikin Dan Sanda ta kori hafsoshin ’yan sanda uku, ta rage wa wasu biyar matsayi, sannan ta yi wasu 20 kashedi

Saudiyya ta kwashe ’yan Najeriya da suka makale a Sudan zuwa kasarta

Najeriya ta dauki hayar manyan bas 40 don kwashe ’yan Najeriya zuwa kan iyakar Sudan da Masar

Zulum ya kaddamar da gidajen ’yan gudun hijira 100 a Gwoza

Gwamnan Borno, Bagabana Zulum, ya kaddamar da sabbin gidaje 100 da aka gina domin tsugunar da ’yan gudun hijira a Karamar Hukumar Gwoza ta jihar.