Gobara ta yi ta’adi a kasuwar ’Yan Katako a Zariya
A iya shagonmu, mun tafka asara ta kimanin naira miliyan 18 sakamakon wannan gobara.
Labarai
A iya shagonmu, mun tafka asara ta kimanin naira miliyan 18 sakamakon wannan gobara.
Wani ruwan sama hade da iska mai karfin gaske sun lalata wasu gidaje a garin Damaturu, hedikwatarta Jihar Yobe.
Rigimar ta faro ne tun ranar Asabar, amma sai ranar Litinin sojoji suka samu nasarar shawo kanta
Hukumar Aikin Dan Sanda ta tura sabbin kwamishinonin ’yan sanda zuwa jihohin Kano da Kaduna da wasu jihohi 10.
Daya daga cikin tayoyin motar ‘yan sanda ce ta fashe a kauyen Sako.