Labarai

Labarai

‘’Yan Matan Chibok’ 2 sun gudo daga hannun Boko Haram

Kawo yanzu Daliban Chibok 96 ne suka rage a hannun kungiyar Boko Haram da ta sace su a 2014

Ruwan sama ya shanye gidaje a Jalingo

Ruwan sama da aka samu na tsawon awa biyu ya sanya Kogin Mayo Gwoi ya yi ambaliya inda ruwan ya shanye gidade da dama.

’Yan bindiga na neman N500m kan kwamishinar hukumar kidaya

’Yan bindiga na neman miliyan N500 bayan sun yi garkuwa da Kwamishinar Hukumar Kidaya ta Kasa tare da ma’aikatanta

Yakin Sudan: ’Yan Najeriya miliyan 3 ne a Sudan —Abike

Za a kwaso dalibai 5,000 da suka makale a yakin Sudan, kasar da ’yan Najeriya akalla miliyan uku suke zaune

Rikicin kabilanci ya ci mutum daya a Abuja

Ba gaskiya ba ne jita-jitar da ake yadawa cewa Fulani makiyaya ne suka kai hari Abuja.