Labarai

Labarai

Air Peace zai kwaso daliban Najeriya da suka makale a Sudan kyauta

Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin fara kwaso daliban daga ranar Talata

Sojoji Sun Kashe ’Yan Boko Haram 35 A Dajin Sambisa

Sojoji sun kama kwamandan Boko Haram sun ceto mata da ’yan ta’addan suka yi garkuwa da su a dajin Sambisa

Gwamnatin Ganduje ta cancanci yabo —Sarkin Kano

Sarkin Kano ya ce Jihar Kano ta samu gagarumin cigaba a zamanin mulkin Ganduje

Hatsarin kwale-kwale ya yi ajalin mutum 5 a Kano

Ana alakanta kifewar kwale-kwale a Najeriya da yawan lodi.

Kwamishinan Zaben Adamawa ya yi layar zana bayan sanar da sakamakon bogi —INEC

Hudu ba ya amsa waya kuma bai kai kansa hedikwatar INEC kamar yadda ta umarce shi ba