Labarai

Labarai

An kashe wani kwamandan bijilanti a Kano

Wasu masu tayar da zaune tsaye sun hallaka kwamandan ’yan bijilati na unguwar Danbare da ke Karamar Hukumar Kumbutso a Jihar Kano, Mansur Ibrahim. Ana

Ya saci zakara saboda bai ci nama ba tun farkon Azumi

Tunda watan azumi ya kama ban ci nama ba.

China ta musanta zargin taimaka wa ayyukan ta’addanci a Najeriya

Wasu kamfanonin China na kulla yarjejeniya da ’yan fashin daji don samun biyan bukata.

Farashin kayan miya ya fadi warwas a Taraba

Karon farko a tsawon lokaci da aka sami faduwar farashin kayan miya a lokacin sallar idi

Buhari ya dawo Najeriya bayan ziyarar kwana 8 a Saudiyya

Sai dai sai da Buhari ya yi awa takwas kafin ya iso Najeriya