Labarai

Labarai

Buhari zai kaddamar da titin Kano-Kaduna a watan gobe – Fashola

Ya ce ko Buhari ya tafi, karashen aikin ba zai tsaya ba

Fada ya barke tsakanin ’yan banga da sojoji a Ribas

Jama’a suna ta tserewa bayan barkewar musayar wuta tsakanin sojoji da ’yan banga a yankin Ndele da ke Karamar Emuoha ta Jihar Ribas.

Babu lallai a ga jinjirin watan Shawwal a ranar Alhamis —Masana

A ranar Juma’a ne akasarin kasashen musulmi za su sanar da ganin watan Shawwal.

Rikicin Sarauta: An kashe tsoho an kona gidaje 64 a Bauchi

An kashe wani dattijo tare da jikkata wasu da dama a wani rikicin sarauta a Karamar Hukumar Bogoro ta Jihar Bauchi.

An kwato shanu kusan 800 daga ’yan fashin daji a Kaduna

Jami’an tsaro ne suka kwato su bayan sun fatattaki barayin