Labarai

Labarai

Karashen Zabe: EFCC ta baza jami’anta 100 a Kano

EFCC ta ce za ta yi maganin masu shirin tafka magudi a zaben.

Karasa Zabe: Za mu samar da tsaro a Kano —’Yan sanda

INEC ta ba da tabbacin gudanar da sahihin zabe a wuraren da za a sake zabukan.

’Yan sanda sun kashe ’yan bindiga 2, sun raunata da dama a Katsina

‘Yan sandan sun yi musayar wuta da ‘yan bindigar a gundumar Dagwarwa.

Karashen Zabe: INEC ta raba kayan aikin zabe a Adamawa

INEC ta ce ta shirya gudanar da sahihin zabe a jihar.

‘Yan sanda sun ceto mutum 9 da aka sace a Zamfara

Jami’an tsaro sun samu nasarar ceto su bayan wasu bayanai da suka samu.