Labarai

Labarai

An kama wadanda ake zargi da satar kofofin gidaje da watan azumi a Kano

Ana zarginsu ne da satar a watan azumi

Ci-Garin Katsina ya riga mu gidan gaskiya

Za a yi jana’izarsa ranar Alhamis a Katsina

Gaskiyar batun cire addinin Musulunci a takardar kidaya —Danburam

Hukumar Kidaya ta karyata masu cewa za kidaya Musulmi ne da sunan akidun da suke bi maimakon a matsayin Musulmi baki daya

Za a fara kamen samari da ’yan mata masu hira lokacin Sallar Tahajjud a Kano

Hukumar ta ce za ta baza dakarunta a duk fadin jihar lokacin sallar

Atiku bai cika sharudan lashe zabe ba —INEC

INEC ta bukaci kotu ta yi watsi da karar da Atiku ya shigar saboda bai cika sharudan lashe zaben shugaban kasa ba.